26/05/2023
Pls like ur page
Manzon allah s a w yache lalle bawa zai yi magana da wata kalma baisan abunda yake bayyane a chikintaba zata zamar dashi chikin wuta kwatankachin nisan gabar da yamma.
Yan uwa musulmi yana dakyau musan chewa yawan magana sakaka bashida amfani idan har zaka kasanche mai yawan magana to ta zama na alkhaeri ne. Bissalam